
Birbishin Rikici
Gudun Tsira Daga Yan Garkuwa
A jigo na baya na #BirbishinRikici mun ba da labarin Bintu Suleiman, wacce aka yi garkuwa da ‘ya’yanta mata da jikokinta a lokacin harin da aka kai Ngoshe, a arewa maso gabashin Najeriya, a ranar 3 ga Maris, 2026. Har yanzu tana jiran labari, tana kuma fatan za su dawo.