Birbishin Rikici

Episode 129

Gudun Tsira Daga Yan Garkuwa

8 mins
1 Aug 20268 minsBirbishin Rikici

Episode description

A jigo na baya na #BirbishinRikici mun ba da labarin Bintu Suleiman, wacce aka yi garkuwa da ‘ya’yanta mata da jikokinta a lokacin harin da aka kai Ngoshe, a arewa maso gabashin Najeriya, a ranar 3 ga Maris, 2026. Har yanzu tana jiran labari, tana kuma fatan za su dawo.

Yanzu, mun dawo sabon bayani.

A cikin wannan shirin, ‘yarta mai shekaru 16, Aisha Muhammad Shuaibu, ta tsere daga hannun masu garkuwa da mutane bayan ta shafe tsawon watanni biyu da makonni biyu a hannun ‘yan ta’addan. Ta dawo gida ɗauke da ɗan’uwanta mai shekaru huɗu a bayanta.

Ta ba HumAngle labarin abin da ya faru da ita a lokacin da take tsare da masu garkuwa da su da kuma yadda ta samu damar tserewa.

Support Our Journalism

There are millions of ordinary people affected by conflict in Africa whose stories are missing in the mainstream media. HumAngle is determined to tell those challenging and under-reported stories, hoping that the people impacted by these conflicts will find the safety and security they deserve.

To ensure that we continue to provide public service coverage, we have a small favour to ask you. We want you to be part of our journalistic endeavour by contributing a token to us.

Your donation will further promote a robust, free, and independent media.

Donate Here