Episode description
Kin yi aure da wani soja wanda kuka gina rayuwa da shi kuma kuka haifi ’ya’ya shida. wata rana, an tura shi yaki ba sake dawowa ba.
Shekaru da yawa bayan haka, yayin da barazanar tayar da kayar baya ta fara bayyana a cikin garinku, ɗanku ya taka bam da ya fashe. Ba ku da tabbas ko zai tsira, kuka garzaya da shi asibiti a babban birnin tarayyar Najeriya, da fatan ba shi damar yin rayuwa.
Bayan shekaru goma, har yanzu ba za ku iya komawa gida ba. Rikicin ya ci gaba da yaduwa. Yanzu, ana fitar da ku daga sansanin da kuke zama inda kuka zauna tsawon shekaru. Me zaku yi? Ina za ku je?
Support Our Journalism
There are millions of ordinary people affected by conflict in Africa whose stories are missing in the mainstream media. HumAngle is determined to tell those challenging and under-reported stories, hoping that the people impacted by these conflicts will find the safety and security they deserve.
To ensure that we continue to provide public service coverage, we have a small favour to ask you. We want you to be part of our journalistic endeavour by contributing a token to us.
Your donation will further promote a robust, free, and independent media.
