Birbishin Rikici

Episode 6

An Musu Ruwan Bomb Bisa Kuskure

5 mins
18 Dec 20215 minsBirbishin Rikici

Episode description

Yan gudun hijira a garin Rann da ke jihar Borno da ke Arewa maso gabashin Najeriya sun farka da karar wani jirgin yaki na shawagi a samansu. Ganinsa ya sanya suka nufi inda sojojin da aka ajiye a sansanin suke domin neman tsaro don kada a yi zargin yan ta’adda ne. Duk da haka, jirgin yakin ya harbe su da bam inda ya kashe mutane akalla 115.

Ko ya yaya lamarin ya faru?

Mai gabatarwa: Zubaida Baba Ibrahim

Marubuci: Anita Egboigbe

Muryoyin shiri: Kamal Dandare

Fassara: Zubaida Baba Ibrahim

Edita: Aliyu Dahiru

Furodusa: Abba Toko

Babban Furodusa: Anthony Asemota

Babban Mashiryi: Ahmad Salkida

Support Our Journalism

There are millions of ordinary people affected by conflict in Africa whose stories are missing in the mainstream media. HumAngle is determined to tell those challenging and under-reported stories, hoping that the people impacted by these conflicts will find the safety and security they deserve.

To ensure that we continue to provide public service coverage, we have a small favour to ask you. We want you to be part of our journalistic endeavour by contributing a token to us.

Your donation will further promote a robust, free, and independent media.

Donate Here