Birbishin Rikici

Episode 23

Danginsa Sun Kasa Komai Tun da Sojoji Suka Nakasashi

5 mins
18 May 20225 minsBirbishin Rikici

Episode description

Sojojin Najeriya sun kama Bana ba a bisa ka’ida kuma suka tsare shi na shekaru biyu. Tunda ya samu ’yancinsa, ya na ta fama da lafiyar jiki da na hankali wanda ke shafar sauran danginsa.

Mai gabatarwa: Zubaida Baba Ibrahim

Marubuci: Anita Eboigbe

Muryoyin shiri: Fatima Mustapha, Hawwa Bukar, Akila Jibrin

Fassara: Rukayya Saeed

Edita: Aliyu Dahiru

Furodusa: Khadija Gidado

Babban Furodusa: Anthony Asemota

Babban Mashiryi: Ahmad Salkida

Support Our Journalism

There are millions of ordinary people affected by conflict in Africa whose stories are missing in the mainstream media. HumAngle is determined to tell those challenging and under-reported stories, hoping that the people impacted by these conflicts will find the safety and security they deserve.

To ensure that we continue to provide public service coverage, we have a small favour to ask you. We want you to be part of our journalistic endeavour by contributing a token to us.

Your donation will further promote a robust, free, and independent media.

Donate Here